Jirgin Sama Dauke Da Shugaban Kasar Iran Da Tawagarsa Ya Yi Hatsarin A Lardin Azarbaijan Ta Gabas
Labaran da ba’a tabbatar ba sun bayyana cewa jirgin sama dauke da shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi da tawagarsa
Kasashen Iran Da Rasha Sun Mayar Da Takunkumin Amurka Zuwa Bunkasa Ci Gabansu
Mataimakin ministan harkokin wajen Iran ya jaddada cewa: Kasashen Iran da Rasha sun mayar da takunkumin Amurka zuwa wata babban
Dakarun Izzuddeen-Al-Qassam Suna Ci Gaba Da Tarwatsa Sojojin Yahudawan Sahayoniyya A Rafah
Dakarun Izzuddeen-Al-Qassam suna ci gaba da janyo hasara ga sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a birnin Rafah ‘Yan gwagwarmayar Falasdinawa
Dubban Jama’a A Birtaniya Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Falasdinawa
Dubban jama’a ne suka gudanar da gagarumar zanga-zanga a gaban majalisar dokokin Birtaniya domin nuna goyon bayan Falasdinawa Dubban daruruwan
Dubban Yahudawan Sahayoniyya Sun Yi Zanga-Zangar Neman Musayar Fursunoni Da Hamas
Dubban yahudawan sahayoniyya sun gudanar da zanga-zangar neman ganin an cimma yarjejeniyar musayar fursunoni da kungiyar Hamas Dubban daruruwan yahudawan
Rundunar Sojin Sudan Ta Ce: Sojojin Kasar Sun Fara Murkushe ‘Yan Tawaye A Birnin El-Fasher
Sojojin Sudan sun sanar da samun nasara kan ‘yan tawayen kasar na rundunar Rapid Support Forces a yakin garin El